Bakonmu A Yau
Ambasada Abubakar Cika kan barazanar kai wa Najeriya hari da Amurka ta yi
- Author: Vários
- Narrator: Vários
- Publisher: Podcast
- Duration: 0:03:37
- More information
Informações:
Synopsis
Yayin da hukumomin Najeriya suka yi watsi da barazanar shugaban Amurka na kai wa ƙasar hari saboda zargin kashe Kiristoci, ƴan kasar da dama na ci gaba da bayyana ra'ayi a kan matsayin na shugaba Donald Trump. Daga cikin waɗanda suka bayyana ra'ayin su a kan wannan barazana har da tsohon Jakadan Najeriya a ƙasar Iran, Ambasada Abubakar Cika, kamar yadda za ku ji a tattaunawarsu da Bashir Ibrahim Idris.