Dandalin Siyasa

Dambarwar Jam'iyyar APC kan shugabancin Majalisun Najeriya

Informações:

Synopsis

Har yanzu Jam'iyyar APC ta gaza shawo kan matsalolinta da suka shafi 'yan majalisun da za su jagoranci majalisar Dattijai da ta wakilai, dai dai lokacin da ake ci gaba da fuskantar rarrabuwar kai.