Dandalin Siyasa

Majalisar Najeriya ta gayyaci Buhari don yi mata bayani kan tsaro

Informações:

Synopsis

Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya yi nazari kan kiran da Majalisar Tarayyar Najeriya ta yi shugaba Muhammadu Buhari don yi mata bayani kan tabarbarewar tsaro a kasar.